Majalisar wakilai ta janye kudirinta kan batun kafa rundunar yan sandan jihohi bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da irinsa a zaman ranar Talata.
Majalisar wakilai ta janye kudirinta kan batun kafa rundunar yan sandan jihohi bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da irinsa a zaman ranar Talata.
EFCC ta samu izinin rufe asusun banki 24 kan zargin ana amfani da su wajen daukar nauyin ta'addanci da safarar kudade; kotu ta ba su kwanaki 90 don kammala bincike.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari a Anambra ana tsaka da shirye shiryen jana'iza. An kashe fararen hula da 'yan sanda yayin hari. An bukaci kamo masu laifin.
An shiga tashin hankali a garin Ihiala yayin da 'yan bindiga suka kashe mutum uku, ciki har da jami’an tsaro biyu, bisa bijirewa dokar zaman gida.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta kashe 'yan bindiga 40, ta kama 'yan fashi 199, barayn mota da barayin shanu da dama a 2024. An ceto mutane da dama.
Dan majalisar Kano, Dr. Mustapha Ghali ya ce bai dace takwarorinsa daga Arewa su zuba idanun a kan kudirin harajin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta gabatar masu ba.
An bayyana yadda za a samu saukin farashin man fetur a Najeriya bayan matatar man Warri ta fara aiki. 'Yan kasuwar man fetur sunce za a samu saukin farashin fetur
Tsohon Shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya bukaci shugabanni a Najeriya su yi koyi da salon shugabancin marigayi tsohon shugaban Amurka, Jimmy Carter.
Wasu mazauna kauyuka a karamar hukumar Shinkafi a jihar Zamfara sun gudu sun bar kauyukansu saboda barazanar dan ta'adda Bello Turji a wannan mako.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya dakatar da shugaban hukumar kula da harkokin malamai watau TSC kan vadakalar ɗaukar sababin malaman makaranta 1,000.
Labarai
Samu kari