An samu karin bayani kan matakan da sojoji da sauran hukumomi suka dauka wajen ganin sun ceto daliban jihar Oyo wajen cafke iyalan 'yan bindigan.
An samu karin bayani kan matakan da sojoji da sauran hukumomi suka dauka wajen ganin sun ceto daliban jihar Oyo wajen cafke iyalan 'yan bindigan.
Sanata Lindsey Graham ya yi martani cikin rashin tsoro ga barazanar Iran kwanaki biyar kafin rasuwarsa, bayan an nuna hotonsa a jana'izar Ali Khamenei.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an samu matsala tsakanin Sarkin Wase, Alhaji Muhammadu Sambo, da Wazirinsa, Muhammadu Badamasi a fada.
Rundunar 'yan sandan Jigawa ta kama wata amarya bayan saka guba a abincin ango da abokansa ana tsaka da ribibin biki. An kama amarya da wata mace daya.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya yi martani da kakkausar murya kan gayyatar da kamfanin mai na NNPCL ya yi masa domin duba matatu.
Tsohon gwamnan Kogi, Alhaji Yahaya Bello na ci gaba da nuna farim ciki bayan samun ƴanci daga kurkure kan zargin da ake masa na karkatar da kudade.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan ta'addan Lakurawa ne, sun kai hari kan wasu 'yan sanda da ke a shingen bincike a jihar Kebbi. Sun hallaka biyu daga cikinsu.
A wannan rahoto da muka tattaro, za a ji bankin CBN ya fadi dalilin ma’aikata 1000 na ajiye aiki a Najeriya watanni bayan an maida wasu ofisoshi zuwa Legas.
Rundunar yan sanda ta ceto rayuwar wani basarake a jihar Osun bayan matasa sun lakada masa duka kan nada sabon limamin Juma'a da ya jagoranci sallah.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun bi cikin dare sun yi garkuwa da wasu mutane a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun yi garkuwa da mutanen ne a cikin dare.
A wani lamari na bazata, gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya sallami Sakataren Gwamnatinsa tare da rusa majalisar zartaswa da sauran hadimai.
Labarai
Samu kari