Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Tsofaffin ma'aikatan CBN da aka kora daga bakin aiki sun garzaya kotu su na kalubalantar yadda babban bankin ya saba doka wajen korarsu ba bisa ka'ida ba.
Malamin addinin Musulunci a Gombe, Farfesa Isa Ali Pantami ya yi ta'aziyyar rasuwar fitaccen malamain Musulunci a jihar, Malam Adamu Abubakar Bajoga.
Gwamnan jihar Ondo, Hon. Lucky Aiyedatiwa ya sanar da sa dokar hana fita ta tsawon awanni tun daga safiya har dare a garin Owo, hedkwstar ƙaramar hunumar Owo.
Hukumar EFCC ta ce duk wanda ya taka doka za ta taka shi, ta sanar da korar jami'anta 27 daga aiki bayan samunsu da laifin cin hanci da rashin ɗa'a.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi ya yi zargin cewa ana yi wa rayuwarsa barazana saboda sukar da yake yi wa gwamnatin Bola Tinubu.
Sojojin Najeriya sun bayyana cewa Bello Turji yana buya a ramuka kamar beran daji sakamakon farmaki da suke kai masa ta sama da kasa a yankin Shinkafi.
Akalla dalibi ɗaya ya mutu yayin da wasu da dama suka jikkada da wani abin fashewa da ake kyautata zaton bom ne ya tarwatsw a wata makaranta a Abuja.
Masarautar Ilorin ta musanta rahoton da aka fara yaɗawa cewa sarki Sulu Gambari da Gwamna AbdulRahman AbdulRazak na Kwara sun fara zaman doya da manja.
Gwamna Zulum ya rattaba hannu kan kasafin N615.857bn. Ya yaba wa majalisar dokoki, kuma ya sanar da nadin Dr. Mallumbe a matsayin mataimakin shugaban ma’aikata.
Labarai
Samu kari