Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya tuna baya kan yadda 'yan bindiga suka sace wasu 'yan uwansa. Gwamna Dauda ya bayyana cewa ya ki ba su ko sisin kwabo.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya tuna baya kan yadda 'yan bindiga suka sace wasu 'yan uwansa. Gwamna Dauda ya bayyana cewa ya ki ba su ko sisin kwabo.
Babban dan marigayi, Sheikh Muhammad Auwal Albani Zariya ya yi magana kan alakarsu da Cibiyar Darul Hadis da Albani ya yi wakafi da ita inda ya ce an samu sabani.
Hukumar Hisbah ta Kano ta kama saurayi da budurwa da suka daurawa kansu aure a gidan cin abinci, tana kuma farautar sauran abokan angon da suka tsere.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umar Finitiri ya caccaki tsarin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta dora tattalin arzikin Najeriya, inda ya ke ganin dole a gyara.
Wata babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta yi fatali da bukatar neman beli da tsohon shugaban hukumar Inshorar lafiya ta kasa (NHIS), Usman Yusuf, ya nema.
Matar shugaban kasa, Sanata Remi Tinubu ta gaisa da dalibai tana musu nasiha da kishin kasa. Matar Tinubu ta ba da mamaki yayin da ta fito a mota ta gaisa da dalibai
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ba zai mika mulki ba, sai dai a kwata.
Tsohon gwamnan jihar Osun, Bisi Akande ya bayyana cewa magoya bayan Peter Obi sun so dakile fitowa takarar Bola Ahmed Tinubu, har sun kitsa zanga-zangar #EndSARS.
Rahotanni sun ce Babban Bankin Najeriya (CBN) ya ƙaddamar da wasu matakai don karfafa darajar Naira, ciki har da sassauta wasu dokoki ga ‘yan kasuwar canji.
Jami'an tsaro sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga da masu garkuwa da mutane masu yawa a jihar Anambra bayan sun kaddamar da farmaki a maboysrsu.
Labarai
Samu kari