Peter Obi ya zubar da hawaye da ya ji maganganun Asiya El-Rufai. Matar tsohon gwamnan ta roki Bola Tinubu ya saki mijinsu. Lokacin da abin ya faru, yana ketare.
Peter Obi ya zubar da hawaye da ya ji maganganun Asiya El-Rufai. Matar tsohon gwamnan ta roki Bola Tinubu ya saki mijinsu. Lokacin da abin ya faru, yana ketare.
Manyan malaman darikar Tijjaniya karƙashin Khalifa Mahiy Sheiƙh Ibrahim Nyass sun kai ziyara fadar shugaban ƙasa, sun yi sallah tare da Bola Tinubu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Abba Abubakar Aliyu a matsayin shugaban hukumar wutar lantarki ta karkara (REA.) Abba yana rike da REA tun daga Maris din 2024.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa an yi nasarar damke wasu mutane, daga ciki har da dan kasar waje da ake zargi da shirin kai hari jihar Kano.
Dan daudu, Idris Okuneye da aka fi sani da Bobrisky ya bayyana yadda ya rasa budurcinsa kuma ya dirka wa wata mace juna biyu lokacin da yake jami’a.
Hedkwatar sojoji ta ƙasa watau DHQ ta ce, dakarunta sun samu gagarumar nasara a yaƙi da yan ta'adda a watan farko na 2025, sun kashe sama da 350.
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ba za ta zuba idanu wasu 'yan siyasa su na kokarin tunzura jama'a da haddasa fitina ba.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi awon gaba da shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Abia, Farfesa George Chima a gidansa da ke jihar Imo,
Gwamnatin Tarayya ta fara sayar da shinkafa ga ma’aikata a Sokoto kan rangwamen ₦40,000, tare da tsarin “mutum daya, buhu daya” don hana taskancewa.
Wani shaida ya bayyana yadda yan ta'addan Boko Haram su ka bayar da sunan Tukur Mamu da wasu 'yan jarida a matsayin wanda za su shiga tsakani don karbar fansa.
Labarai
Samu kari