Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Rahotanni sun bayyana cewa mutane uku ne suka mutu ciki har da wani yaro dan shekara bakwai a karamar hukumar Nangere, jihar Yobe sakamakon ruwan sama mai karfi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi Allah wadai da harin kunar bakin wake sa 'yan ta'adda suka kai a karamar hukumar Gwoza ta jihar Borno inda suka hallaka mutane.
Gwamnatin jihar Zamfara ta ki amincewa da nadin Dakta Maryam Ismaila Keshinro wacce za ta wakilci jihar bayan Bola Tinubu ya nada sababbin sakatarorin din-din-din.
Jihohi biyu na Kudu maso Yamma za su fuskanci daukewar wutar lantarki yayin da kamfanin rarraba wutar lantarkin Najeriya ya bayyana shirin gudanar da muhimmin gyara.
Tsohon shugaban kwamitin bincike kan kwato kadarorin gwamnati, Okoi Obono-Obla, ya yi zargin cewa an mayar da dukiyar da suka kwato lokacin Buhari hannun barayin.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Shehu Sani, ya shawarci shugabannin Arewa da su mayar da hankali kan harkar ilmi.
Wani rahoto ya bankaɗo yadɗa ƴan siyasada ƴaƴansu da matansu suka mallaki manya manyan kadarori a Dubai, ana ƙiyasin gidajen sun kai darajar N1.49trn.
Dan sanda, Ibrahim Ezekiel Sini ya samu kyauar makeken fili a Abuja bayan ya ki karbar cin hanci domin samun aminci a cikin zuciyarsa da kare mutuncin kansa.
Abin da ya faru a Kenya, darasi ne ga Najeriya a ra'ayin Sanata Shehu Sani.Sanatan ya ankarar da talakawa irin karfin da suke da shi na juya gwamnati.
Labarai
Samu kari