Latest
Shugaba Muhammadu Buhari ya nada sabbin kwamishinoni zabe na jihohi, RECs, a Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta, INEC, rahoton Leadership. Biyo bayan hakan, Shugaba B
Wani mummunan hatsari da ya rutsa da Babur ɗin da wasu sojoji biyu ke kai da babbar motar kwashe shara a Mando Kaduna, ya yi sanadin mutuwar sojojin yau Talata.
Kungiyar dillalan jakuna (DDA) a ranar Litinin ta ce sama da ayyuka miliyan uku za a rasa idan aka aiwatar da shirin haramta yanka jakuna a Najeriya baki daya.
A wajen liyafar bikin an bukaci ango ya rike kwali dauke da sunan APC yayin da amaryar ta rike na Labour Party don yin gasa. A karshe dai amaryar ce ta lashe.
Yayin da yan Najeriya ke cigaba da Allah-wadai da tir da hare-haren yan bindiga a sassan Najeriya, a Taraba wasu miyagu sun aikata ta'asa a birnin Jalingo.
Wata kyakyawar matashiyar budurwa mai shekaru 23 ta aure mahaifin saurayinta mai shekaru 89 a duniya bayan ta kama saurayin nata yana cin amanarta dumu-dumu.
Kasa da sa'o'i 24 da 'yan ta'adda suka yi barazanar yin garkuwa da shugaban kasa Muhammadu Buhari da gwamnan Kaduna Nasir El'Rufai a wani faifan bidiyo jiya.
Oluchi Mbadugha mai shekaru 29 ta gurfana a gaban kotun Majistare da ke Ogba, jihar Lagas, bayan ta yiwa matar dan uwanta, Christian Precious, dukan kawo wuka.
Dan majalisar da ke wakiltar Combe ta tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Danjuma Goje a jiya ya fara rabon takin NPK buhu 12,000 wanda kudinsu ya kai N258m.
Masu zafi
Samu kari