Latest
Mun kawo wuraren ‘Yan ta’adda ke shirin kai wa hari a birnin tarayya. ‘Yan ta’addan Boko Haram da ‘Yan bindiga sun tare a wasu unguwanni a Birnin na Abuja.
Bayan ya kubuta kuma ya haɗu da iyalansa, ɗaya daga cikin fasinjojin jirgin ƙasan Kaduna zuwa Abuja ya ce yana tausaya wa ragowar da ke hannun yan ta'adda.
Bidiyon wani dan sanda kai tsaye ba tare da fargaba ba ya na amsar cin hanci a hannun jama’a ya bayyana a yanar gizo.Da alamu masu wucewa ne a kan babban titin.
Gwamna Abdullahi Sule na Jihar Nasarawa ya ce zaben shugabancin kasa na 2023 tsakanin jam'iyyar APC da PDP ne, rahoton Channels Television. Da ya ke watsi da yi
Queen Nawal ta shayar da mabiya shafukan soshiyal midiya mamaki bayan ta wallafa wani bidiyo a shafin TikTok inda ta nuna irin sitayel din da ta zaba a yi mata.
Domin rage musu raɗaɗin halin da suka tsinci kansu, gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya raba wa mutanen Damboa tallafin kudi da kayan abinci har da kaya.
'Yan ta'adda sun sake kai mummunan farmaki Millennium City dake karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna inda suka yi awon gaba da mazauna yankin har mutum 16.
Kotu ta bada belin Mai dakin Ekweremadu, Sanata zai cigaba da zama a kurkukun Ingila. Tim Probert-Wood esq. ya fadawa kotu laifuffukan da ke wuyan Ekweremadu.
Wasu sabbin bidiyo da hotuna na jaruma Nafisat Abdullahi tana shagalinta da tsadajjiyar mota mai darajar N30 miliyan ya dauka hankulan jama'a masu tarin yawa.
Masu zafi
Samu kari