Latest
Wasu masoyan juna sun ba jama’a mamaki bayan da suka bayyana a wurin bikin aurensu da tawagar Keke Napep wacce aka fi sani da adaidaita sahu. Sun birge sosai.
Bola Tinubu ya ce yanzu haka yana kasar Saudi Arabia, ya je aikin Umrah kuma babu gaskiya a rade-radin cewa ya yi zama da Gwamnonin PDP a kan batun takara.
Yar uwar marigayi Pele, Maria Lucia do Nascimento, ta ce mahaifiyarsu wacce ta haura shekaru 100 bata ma san shahararren dan kwallon ya riga mu gidan gaskiya ba
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana kadan daga abubuwan da Tinubu zai samarda Najeriya idan ya gaji Buhari a zaben 2023 mai zuwa. Jam'iyyar ta fadi haka yau.
A rahoton da muka samo, an bayyana dan takarar shugaban kasan da aka fi neman bayanansa a kafar nema ta Google a 2022. Tinubu ne ya fi kowa sanuwa a shekarar.
Rikicin da ke tsakanin kungiyoyin ta'addanci na ISWAP da Boko Haram da ke gaba da juna yana kara muni a inda suka shafe kimanin awa 14 suna musayar wuta a Borno
Rundunar yan sandan birnin tarayya, FCT, sun kama wani mutum mai suna Taiwo Ojo dan shekara 63 kan zargin kashe abokin aikinsa mai suna Philip Kura saboda kudi
Bincike da aka yi kan bidiyon da ya bazu da sunan cewa dan takarar shugaban kasa na NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ne ya fadi wurin kamfen ya nuna ba shi bane.
An yada labarin cewa, gwamnonin PDP sun gana da Tinubu a Landan, amma ya fito ya yi karin haske kan gaskiyar abin da ya faru. Tinubu ya ce bai gana da kowa ba.
Masu zafi
Samu kari