Latest
Wani fitaccen boka da ake yi wa lakabi da Ejiogbe a garin Ikere-Ekiti a Jihar Ekiti ya mutu a ranar Litinin da ta gabata lokacin yana fasikanci da matar malami.
Dakta Daniel Bwala, mai magana da yawun kwamitin kamfen din Atiku-Okowa ya dage cewa wasu gwamnonin arewa na APC guda 11 da sanatoci fiye da 11 na wa Atiku aiki
An jika ma dan takarar gwamnan PDP aiki yayin da mai shari'a ya ce a gaggauta kamo shi, a kawo gaban kotu. An ba da umarnin kama shi ne saboda laifin ha'inci.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue, daya cikin gwamnonin da ke fushi da PDP na G5 yace su yan kishin jam'iyya ne kuma zasu tabbatar PDP ta yi nasara a jihohinsu
Gwamnatin tarayya ta kori sama da mutum 500 da aka bai wa aiki ba bisa ka'ida ba a ma'aikatar kwadago. Ma'aikatan sun biya kudi an dauke su aiki tun 2019 ne.
Wani gwamnan PDP a Arewa ya yi tsaurin ido, ya hana shugaban kasa Muahmmadu Buhari dakin taro a jiharsa. Ya ce ana gyara don haka ba za a ba da ba kawai ehe.
Wani da ya ba da kunya yayin da ya yi awon gaba da mahaifinsa, ya nemi a bashi kudin fansa har N2.5m. AN gayyana yadda lamarin ya faru a jihar Oyo a Kudanci.
Gobara ta lashe shaguna da dama a wani rukunin shaguna da ke kasuwar Relief a Onitsha, Anambra. Kawo yanzu ba a san sanadin gobarar ba amma anyi asarar dukiya.
Daniel Bwala, mai magana da yawun kwamitin kamfen din dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP yace yan Najeriya ba za su yarda da APC ba bayan gazawa data yi
Masu zafi
Samu kari