Latest
Hukumar alhazai ta jihar Kano ta sanar da rasuwar daya daga cikin maniyyatan jihar, Hadiza Isma'il a Makkah bayan fama da jinya a ranar Litinin 3 ga watan Yuli.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf da ake yi wa lakabi da Abba Gida Gida, ya ce watanni shida kwamishinoninsa ke da su wajen nuna irin kwazon aikinsu, inda.
Shugaba Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima sun gabatar da wata kwakkwarar shaida a kan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, wato Peter Obi.
Garuruwa akalla 30 ake tunanin za su yi fama da matsalar annoba a Najeriya. Wani jami’in NEMA ya fitar da sanarwa cewa a shiryawa ambaliyar ruwa da zai barke.
Shugaba Tinubu ya gabatarwa kotun sauraron karar zaben shugaban kasa da ke zamanta a Abuja takardu hudu a matsayin hujja don kare kansa daga zargin Obi da Atiku
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, na ganawa yanzu haka da tsohon shugaban majalisar dattawa, Chief Pius Anyim da Olisa Metuh a Aso Rock, Abuja.
Kotun tarayya ta yi hukunci a shari’ar fatattakar Sanata Mohammed Danjuma Goje daga APC. Hukuncin kotun tarayyar ya zama daidai da matakin da aka dauka a Gombe,
An bayyana jihar da ministan kudi karkashin shugaban kasa Bola Tinubu zai fito yayin da wani lauya ya sanar da abun da wani jigon jam’iyyar APC ya fada masa.
Hukumar 'yan sandan jihar Legas ta buƙaci Amarah Kennedy, ya gaggauta miƙa kansa kan zargin yaɗa Hotuna marasa kyau na wata mata barazawara a soshiyal midiya.
Masu zafi
Samu kari