Latest
Tsohon gwamnan Zamfara, Ahmed Sani Yerima ya ce amaryarsa da aka yi ta cece kuce kan ƙarancin shekarunta a shekarun baya ta kai matakin digiri na biyu a jami'a.
Rahotanni sun kawo cewa tsohon shugaban kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), Dipo Fasina, wanda aka fi sani da ‘Jingo,’ ya bata tun a ranar Asabar 1 ga watan Yuli.
Shugabankaramar hukumar Bebeji da ke jihar Kano, Alhaji Sani Kanti Ranka, ya rasu a daren ranar Juma'a, 8 ga watan Yuli. Marigayi ya yi fama da rashin lafiya.
Fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bayyana wasu dalilai guda biyu da suka sa Tinubu bai wa sama da sojoji 100 umarnin.
Yanzu muke samun labarin mummunan hadarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da yawa bayan da motoci biyu suka yi karo. Ya zuwa yanzu, ana ci gaba da bincike.
Yau muke samun labarin yadda gwamnan jihar Anambra ya ba da umarnin dalibar nan da ta kara sakamakon JAMB a zauna da ita don sanin inda ake da matsala da tushe.
An nada Bola Ahmad Tinubu a kujerar shugabancin ECOWAS, inda aka bayyana shi a matsayin shugaban kungiyar. Rahoto ya bayyana waye shugaba Tinubu ya gada bana.
Shehu Sani ya shawarci Shugaba Tinubu da ya kauracewa aikata wasu kurakurai guda biyu a yayin gudanar da mulkinsa. Shehu wanda tsohon sanata ne na Kaduna ta.
Bayan da shugaban NUC ya yi murabus, ya ce ba zai amince da zuwa jami'ar kudi ba, zai dawo BUK domin ci gaba da aikinsa da ya saba na koyarwa kamar yadda yake.
Masu zafi
Samu kari