Latest
Uwargidan shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta bai wa 'yan Najeriya haƙuri kan halin matsin tattalin arziƙin da ake ciki, inda ta bayyana cewa 'yan ƙasa.
'Yan sanda a kasar Burtaniya na tuhumar tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke da cin hanci da rashawa kan karbar kwantiragin miliyoyin Daloli.
Abubakar Malami ne ministan shari'an da ya fi jimawa a kan mulkin tun shekarar 1999, mun haɗa muku baki ɗaya ministocin shari'a da aka yi a jamhuriya ta huɗu.
An yi bincike kan batun da Adamu Garba ya yi na cewa gwamnatin Aljeriya na ba Jamhuriyar Nijar wutar lantarki kyauta bayan Najeriya ta yanke wacce take ba su.
Kotun majistare da ke zamanta a birnin Awka ta jihar Anambra ta daure lakcra, Peter Ekemezie kan zargin bata sunan Farfesa Asigbo na jami'ar UNIZIK da ke jihar.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya gargaɗi sabon ministan Birnin Tarayya (FCT) Abuja Nyesom Wike da ya bi a hankali don gudun kar ya jefa.
Sabbin ministocin tsaron Najeriya, Muhammad Badaru Abubakar da Bello Matawalle sun sha alwashin kawo sauyi mai kyau a fasalin tsaron ƙasar nan cikin shekara 1.
Bwala, hadimin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya gargaɗi sabon ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike kan yin rusau.
Jami'an tsaro na Amotekun, sun yi nasarar cafke wasu masu garkuwa da mutane 3 a jihar Ondo. Jami'an sun yi nasarar kama mutanen ne a yayin da suke ƙoƙarin.
Masu zafi
Samu kari