Latest
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abba Kabir Yusuf ta sallami babban darektan Asibitin Hasiya Bayero bisa zargin gaza aiwatar da tsarukanta.
Sabon ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana cewa Najeriya na daf da bankwana da matsalar tsaro idan aka samu kayan aiki na zamani ga jami'an tsaro
Kansiloli a ƙaramar hukumar Ijebu ta Gabas da ke jihar Ogun, sun sanar da dakatar da shugaban ƙaramar hukumar, Wale Adedayo. Hakan ya biyo bayan zargin da.
Wata matashiyar budurwa mai shekaru 16, Priscilla Galadima, ta gamu da ajalinta bayan wata motar tanka ta bi ta kanta a garin Minna, babban birnin jihar Neja.
Juyin mulki ya dawo a Nahiyar Afirika inda sojoji ke cigaba da hamɓarar da gwamnatin fararen hula. Tun daga shekarar 2020 sojoji sun hamɓarar da gwamnatoci 9.
Gungun fusatattun matasa da ba a iya gane ko su waye ba, sun farmaki cocin RCCG a yayin da ake tsaka da gudanar da Ibada, inda suka farfasa muhimman abubuwa.
Kwamitin kula da asusun raya muhalli ta fara bincike kan zargin badakalar kudade na Naira biliyan 81 wurin dashen Itatuwa miliyan 21 a jihohin Arewacin Najeriya
Atiku Abubakar, dan takarar jam’iyyar PDP a zaben 2023 ya bayyana hanyar da ECOWAS da AU za su bi don hana sojoji karbe mulki a Afrika. Ya yi martani kan Gabon.
Nyesom Wike, ministan Abuja ya ce Shugaban kasa Bola Tinubu ya umurce shi da ya farfado da FCT. A ranar 16 ga watan Agusta ne aka nada Wike ministan Abuja.
Masu zafi
Samu kari