Latest
Biyo bayan kudirin da Sanata Yar'adua ya gabatar a majalisar dattijai, ta amince zata gayyaci manyan hafsoshin tsaro kan sace-sace ɗaiban jami'a a ƙasar nan.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta hannun sakataren watsa labaranta na ƙasa, Felix Morka, ta caccaki Atiku kan takardun karatun Shugaba Tinubu.
Alhaji Atiku Abubakar, Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Dan Takarar Shugaban Kasa na Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce ya cigaba da aikin Fawehinmi ne.
Kasar Saudiyya ta tura kudirin neman bakwancin gasar cin kofin duniya a shekarar 2034 bayan kasar Qatar ta dauki bakwancin gasar a shekarar 2022 wanda ya yi armashi.
Wani sabon bidiyo ya nuno wata matashiyar budurwa tana kuka cikin dacin rai sakamakon rasa kudinta da ta yi a caca. Ta koka tare da yin danasanin abun da ta yi.
Wani uba dan Najeriya ya fashe da kukan murna a ranar auren diyarsa. Bidiyon ya tsuma zukatan mutane da dama a soshiyal midiya inda suka tofa albarkacin bakunansu.
Wani dan Najeriya ya kama wani yaro da ke wanke masa motars aa boye. Matashin ya ce ya lura kullun motarsa tana cikin tsafta ba tare da ya san wanda ke wankewa ba.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Legas ta bayyana cewa abokin Mohbad na kut da kut da take nema ruwa a jallo kan batun mutuwar mawaƙin ya miƙa kansa.
Wata matar aure a Najeriya ta fada wa mijinta gaskiya cewa hudu daga cikin yaransu guda shida Faston cocinsu ne ubansu, ta kara da cewa daya kuma mai nama ne ubansu.
Masu zafi
Samu kari