Latest
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Kano ta tabbatar da cewa ɗaya daga cikin manyan 'yan daban da take nema, Abba Barakita, ya miƙa wuya tare da wasu 40.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya ziyarci Shugaba Bola Tinubu a fadarsa da ke Abuja bayan samun nasara a kotun koli da aka yanke a jiya.
Tsagerun 'yan bindiga sun yi ajalin rayuka huɗu yayin da suka kai hari karamar hukumar Maru a jihar Zamfara, an ce sun shiga har fadar sarkin Maru, Abubakar Maigari.
Shahararren mawakin siyasa, Dauda Abdullahi Kahutu da aka fi sani da 'Rarara' ya bayyana cewa Buhari ya lalata kasar da gurbata komai kafin ya sake ta a 2023.
Za a ji labari Bashir Ahmaad wanda ya yi aiki na shekaru takwas da Mai girma Muhammadu Buhari, ya fito shafin Facebookya kare mai gidansa daga sukar Dauda Rarara.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya taya shugaban kasa Bola Tinubu murna kan tabbatar da nasararsa da kotun koli ta yi a ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba.
A ranar Juma'a, 27 ga watan Oktoba, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada sabon shugaba da mambobin hukumar kula da ma'aikatan gwamnatin tarayya (FCSC).
Wata tanka makare da man fetur ta yu bindiga yayin da take kokarin sauke mai da tsakar rana a Hayin Rigasa, ƙaramar hukumar Igabi ta jihar Kaduna.
Kungiyar rajin kafa kasar Biafra ta kalubalanci Shugaba Tinubu da ya bayyana a kotu kan hukuncin da kotu ta yanke na ayyana kungiyar a matsayin 'yan ta'adda.
Masu zafi
Samu kari