Latest
Daliban jami'ar Obafemi Awolowo sun gudanar da zanga-zanga a ofishin hukumar INEC da ke Ibadan kan kama daliban jami'ar bisa zarginsu da aikata laifukan damfara
A ranar Laraba, 1 ga watan Nuwamba, hukumar yaki da cin hanci da rashawa, EFCC, ta sanar da haramta ayyukan dare a Najeriya. Dele Oyewale ne ya bayyana hakan.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da nasarar Ireki Kingibe ta jam'iyyar LP a matsayin wacce ta lashe zaben Sanata a mazabar Abuja.
Wata babbar kotu a jihar Ribas ta hana majalisar dokokin jihar tsige Gwamna Siminalayi Fubara. An dai samu rikicin siyasa a jihar Rivers cikin kwanakin nan.
Wasu masu zanga-zanga sun yi tattaki har zuwa zauren majalisar tarayya da ke Abuja ranar Laraba, sun buƙaci a tsige Bello Matawalle daga matsayin ministan tsaro.
Hukumar EFCC ta samu nasarar cafke dalibai 69 bisa zargin aikata laifukan damfara ta intanet inda ta kwace motoci, wayoyi 190 da kuma kwamfutoci 40.
Mambobin ƙungiyar gwamnonin babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP karkashin jagorancin Gwamna Bala Muhammed na Bauchi sun shiga ganawa da ministan Abuja.
Majalisar dattijan Najeriya ta tantance tare da tabbatar da naɗim sabbin kwamishinonin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC a zaman yau Laraba.
A ranar Laraba, majalisar dattawan Najeriya ta amince da dala biliyan 7.8 da kuma yuro miliyan 100 a matsayin kudin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai ciyo bashi.
Masu zafi
Samu kari