Latest
Tsohon dan takarar majalisar wakilai a karkashin inuwar jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Abia ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Majalisar wakilan tarayya ta ɗauki wasu matakai da nufin magance yawaitar garkuwa da ɗalibai a makarantun ƙasar nan da kuma dawo da tsaro a faɗin Najeriya.
Hukumar EFCC ta tabbatar da cewa za ta gurfanar da tsohon Ministan Buhari, Hadi Sirika a gaban kotu a gobe Alhamis 9 ga watan Mayu kan zargin wawushe N2.7bn.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi hukunci kan shirin da PDP ke yi na tsige shugabanta na kasa, Umar Damagun. Kotun ta haramtawa jam'iyyar daukar wannan mataki.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya haramtawa dukkan ciyamomin jihar da jagororin kananan hukumomi su shure gayyatar zuwa majalisar dokoki.
Dakarun sojojin Najeriya sun janye daga kauyen Okuama na karamar hukumar Ughelli ta Kudu a jihar Delta bayan sun kwashe kwanaki masu yawa a cikinsa.
Tsohon kakakin dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, Barista Daniel Bwala ya shawarci 'yan Najeriya kan rungumar tsarin harajin CBN da Bola Tinubu ya kawo.
Jam'iyyar PDP ta magantu kan kiran da APC ta yi ga majalisar dokokin Rivers na tsige Siminalayi Fubara daga kujerar gwamnan jihar. PDP ta ce kalaman tunzurarwa ne.
A wani sojan Najeriya ya bayyana rashin kayan aiki na zamani, rashin wadatattun ma'aikata da rashin walwala a matsayin manyan matsalolinsu wajen yakar yan ta'adda.
Masu zafi
Samu kari