Latest
Gwamnatin jihar Akwa Ibom ta shawarci gamayyar kungiyoyin kwadago su daina mafarki. Kungiyar Kwadago ta NLC na neman N497,000 a matsayin mafi karancin albashi.
ai martaba sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya ida gidan gwamnatin Kano da safiyar yau Jumu'a domin karɓar takardar shaidar komawa kujerar sarauta.
Gwamnatin jihar Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta hana sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero shiga Kano a jiya Alhamis tare da kwace motocin da yake hawa.
Shari’ar da gwamnatin Najeriya ke yi da jami’in Binance, Tigran Gambaryan, a kotun tarayya da ke Abuja, taa dauki wani salo bayan Gambaryan ya yanke jiki ya fadi.
Kungiyar Izala karkashin Abdullahi Bala Lau ta cika alkawarin kai dan agajin da ya dawo da kudin tsintuwa N100m hajji. Dan agajin, Salihu Abdulhadi ya yi godiya.
Da karfe 9:00 na safiyar yau Juma'a Gwamna Abba Yusuf zai gabatar da takardar nadi ga Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II a Africa House dake fadar gwamnatin Kano.
Asirin wata amarya ya tonu a lokacin da aka je daukar hoton kafin aure, inda wanda za ta aura ya gano ta yi ciko a mazaunanta. A karshe dai ango ya fasa wannan aure.
Gwamnatin Najeriya na bukatar sama da Naira biliyan 35 domin sake farfado da wani sashe na kamfanin karafa na Ajaokuta. Wannan zai taimaka wajen gina tituna a kasar.
Wata babbar kotun tarayya karkashin jagorancin Mai shari’a Liman ta bayar da umurnin hana gwamnatin jihar Kano mayar da Sarki Muhammadu Sanusi II kan karagar mulki.
Masu zafi
Samu kari