Latest
Majalisar dokokin jihar Kano ta sanar da rusa dokar masarautu da Ganduje ya kirkiro tare da dawo da Muhammadu Sanusi II. Abubuwa uku sun ja hankalin al'umma.
Wata ƙungiya mai zaman kanta ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna ba sani ba sabo kan duk ministan da aka gano da gazawa a gwamnatinsa.
Yanzun nan aka sanar da wanda ya zama sabon sarkin Kano, inda aka bayyana Muhammadu Sanusi II ya zama sabon sarki a karo na biyu bayan shekaru a kasa.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya sanya hannu a dokar da ta rusa masarautun jihar guda biyar da gwamnatin Abdullahi Ganduje ta kirkiro a shekarar 2019.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya shiga ganawar sirri da 'yan majalisar dokokin jihar da masu zaben Sarki a fadar gwamnatin jihar da ke birnin Kano.
Mai martaba Sarkin Kano na 14, Malam Muhammadu Sunusi II ya gaggauta barin wani taro da ya halarta a jihar Rivers a yau bayan labarin mayar da shi karagarsa.
Awanni kadan bayan rusa masarautun jihar Kano guda biyar da Majalisar dokoki ta yi, masu nadin sarauta sun shiga gidan gwamnati domin nada sabon Sarki.
Biyo bayan rusa masarautu da majalisar dokokin jihar Kano ta yi, hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya ce lamarin ba zai kawo cigaba ba.
Wasu 'yan daba sun lakadawa masu zanga-zangar ganin an sauke Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin jam'iyyar APC dukan tsiya a birnin tarayya Abuja.
Masu zafi
Samu kari