Latest
'Yan majalisar wakilai da dattawan Najeriya daga kudancin Najeriya sun mika bukatun kafa sabbin jihohi a yankunansu. Hakan zai sa a yi wa tsarin mulki kwaskwarima.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka mutum biyu a wani hari da suka kai a karama hukumar Kachia ta jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun kuma sace wasu mutane.
Wanda ya assasa kuma shugaban cocin ruhaniya na INRI, Primate Elijah Ayodele, ya ce ubangiji ne ya lamunce Muhammadu Sanusi II ya zama sarkin Kano.
Tsofaffin kwamishinoni takwas na Kaduna sun yi karin haske kan rahoton majalisar jihar da ya zargi tsohuwar gwamnati da zamba da kuma karbo tulin bashi.
Gwamnatin tarayya ta shirya raba takin zamani ga jihohin kasar nan domin magance matsalar karancin abinci da ake fama da ita. Gwamnatin za ta raba taki.
Hankulan jama'a sun kwanta bayan da hukumar gudanarwar gidan namun dajin Jos ta sanar da kamo kurar da ta tsinke. An bayyana cewa an sumar da ita kuma na mayar keji.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega, sabon mukami a gwamnatinsa.
Sanata Barau I. Ji brin ya ce akwai alamu mai karfi cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai sanya hannu kan kudirin kafa hukumar hukumar raya Arewa maso Yamma (NWDC).
Jami'ar Bayero da ke jihar Kano ta sanar da korar dalibai 29 bisa samunsu da laifin satar amsa yayin jarrabawa, jami'ar ta dakatar dalibai 3, ta gargadin guda 15.
Masu zafi
Samu kari