Yan bindiga sun kashe shugaban jam'iyyar APC na Rantan, Garba Buba, da wani mazauni, yayin da hare-haren garkuwa da mutane ke ƙara tsananta a jihar Kano.
Yan bindiga sun kashe shugaban jam'iyyar APC na Rantan, Garba Buba, da wani mazauni, yayin da hare-haren garkuwa da mutane ke ƙara tsananta a jihar Kano.
Iran ta kai hari kan sansanonin Amurka a Jordan bayan harin Larak, yayin da Tehran ta yi barazanar mayar da martani mai tsanani kan duk wani sabon hari.
'Dan bindiga Cole Tomas Allen ya kai hari wurin taron 'yan jaridu a Washington, inda Shugaba Trump ya tsira kuma ya lashi takobin ci gaba da yaki da Iran.
A labarin nan, za a ji yadda wani matashi mai suna Cole Tomas Allen ya kainwa shugaban Amurka da bakinsa hari a birnin Washington DC, an yi ran da shi cikin gaggawa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Wakilan Amurka Kushner da Witkoff za su isa Pakistan ranar 26 ga Afrilu, 2026, domin tattaunawa da Iran yayin da ake fuskantar rikici a Lebanon da Isra'ila.
Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Gwamnatin a kasar Japan na ba matasa da 'yan mata tallafin domin amfani da manhajojin neman aure. Ana haka domin rage matsalar haihuwa a fadin kasar.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Wata mummunar guguwa ta daidaita birnin Enid a Oklahoma a ranar 23 ga Afrilu, 2026, inda ta jikkata mutane 15 tare da tilasta rufe sansanin sojin sama na Vance.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Labaran duniya
Samu kari