Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Masu sharhi kan harkokin yau da kullum a duniya na cewa yakin Iran da Isra'ila da kuma cimma yarjejeniya ya fallasa gazawar Amurka da raunana tasirinta a duniya.
Amurka ta ce ta cimma yawancin burinta a yakin da ake yi da Iran, amma za ta ci gaba da kai hare-hare na ɗan lokaci domin raunana gwamnatin Tehran sosai
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya miƙa saƙon wanzar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya, inda ya ja kunnen kasashen yankin.
Rundunar tsaron Iran da ake kira 'Islamic Revolutionary Guard Corps' ta ce ta lalata bama-baman Amurka da Isra'ila guda 120 a yankin Fars da ke kasar.
A labarin nan, za a ji cewa Firaministan Pakistan Shehbaz Sharif ya samu tattaunawa ta sama da awa guda da Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian.
Dakarun sojojin Houthi da ke Yemen sun shigawa Iran yaki inda suka kai harin farko kan Isra'ila. Kungiyar ta ce ta kai hari da makamai zuwa Isra'ila.
Mayakan kungiyar Hezbollah na ci gaba da fafatawa da dakarun sojojin Isra'ila a Kudancin Lebanon. Mayakan na Hezbollah sun raunata sojojin Isra'ila.
Babban hafsun sojan kasar Uganda, Muhoozi Kainerugaba ya sanar da cewa a shirye suke su tallafawa kasar Isra'ila a yakin da ta ke a Gabas ta Tsakiya da Amurka.
Shirye-shirye sun yi nisa domin gudanar da zanga-zangar adawa da salon mulkin gwamnatin Shugaba Donald Trump na Amurka. Mutane da dama za su fito.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa kasar Cuba a sahun gaba cikin wadanda zai kaiwa farmaki bayan Venezuela da Iran. Ya ce suna da sojoji.
Labaran duniya
Samu kari