Sharif Lawal
6958 articles published since 17 Fab 2023
6958 articles published since 17 Fab 2023
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta fito ta yi martani kan zarge-zargen da tsohin gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, ya yi a kanta da Shugaba Bola Tinubu.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kashe mutane da suka hada da sojoji da fararen hula a wani harin da suka kai cikin dare a jihar Borno.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC), ta bayyana cewa mafi karancin albashin da ake biyan ma'aikata ya yi kadan. Ta bukaci gwamnati ta yi gaggawar sake duba shi.
Kungiyar Northern Ethnic Nationality Forum (NENF) ta koka kan matsalar rashin tsaro. Ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi garambawul a gwamnatinsa.
Gwamnan jihar Katsina, Sanata Uba Sani, ya yi magana kan dalilin da y asanya gwamnatinsa ta kawo shirin yin sulhu da 'yan bindiga don samun zaman lafiya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutane ciki har da jami'an tsaro. Sun kuma yi awon gaba da wasu.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Kiru/Bebeji a jihar Kano, Abdulmumin Jibrin, ya bayyana kaduwarsa kan korar da aka yi masa daga jam'iyyar NNPP.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna takaicinsa kan harin da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai. Ya ce sojoji da fararen hula sun rasu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya yi maganganu kan matsalar rashin tsaro. Ya nuna magance matsalar ya fi karfin a tsaya amfani da bindigogi.
Sharif Lawal
Samu kari