Sharif Lawal
7012 articles published since 17 Fab 2023
7012 articles published since 17 Fab 2023
An samu wata gagarumar ambaliyar ruwa a jihar Kaduna. Ambaliyar ta yi sanadiyyar lalata gidaje da gonaki. Mutane sun bukaci gwamnati ta kawo musu dauki.
Sanata mai wakiltar Ogun ta Gabas a majalisar dattawa, Gbenga Daniel, ya fuskanci hukuncin ladabtarwa bayan jam'iyyar APC ta zarge shi da cin dunduniyarta.
An yi ta yada wasu jita-jita masu cewa ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike na fama da cutar zuciya. Hadimin ministan bai ce komai ba kan lamarin.
Wata kungiyar matasan Arewa mai suna 'Northern Youtha Frontiers, ta bukaci a binciki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kan yadda ya yi mulkinsa.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari wani kauyen jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun tattara mata da kananan yara zuwa daji yayin harin da su ka kai.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, ya fito ya yi karin haske kan dalilin da ya sanya Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya cire tallafin fetur.
Gwamnatin jihar Kebbi ta fito ta yi magana kan zargin da ke cewa ta ba da umarnin a cafke wani dan jarida bayan ya fallasa halin da asibitoci ke ciki.
Satuguru Maharaji Ji ya taso tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai a gaba kan sukar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Ya ce Tinubu na gyara Najeriya.
Mulki na shirin sake sauya hannu a jihar Rivers. Gwamnatin jihar ta sanar da fara shirin mika mulji daga hannun shugaban riko zuwa ga Gwamna Siminalayi Fubara.
Sharif Lawal
Samu kari