Sharif Lawal
6938 articles published since 17 Fab 2023
6938 articles published since 17 Fab 2023
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya bukaci 'yan Najeriya su rika sayen kayayyakin da aka kera a gida domin samar da ayyukan yi.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya kwararo yabo ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa babu adawa anjihar wadda ke yankin Arewa ta Tsakiya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta fusata bayan bukatar da wani dan siyasa ya yi na a yi amfani da siyasar kabilanci don kifar da Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi arangama da 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP, a wani harin kwanton bauna. An kashe 'yan ta'adda masu yawa yayin arangamar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya musanta rahotannin da ke cewa yana shirin neman kujerar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya yi ikirarin cewa an yi masa magudin zabe a shekarar 2019. Sai dai, an gano cewa ikirarin nasa karya ce.
Gwamnatin jihar Kebbi ta yi tsokaci kan rahotannin da ke cewa ta nemo sojojin haya daga kasashen waje domin taimaka mata yaki da 'yan bindiga da sauran miyagu.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana cewa wasu jiga-jigan ADC za su sauya sheka zuwa jam'iyyar. Ya nuna cewa an kammala komai.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi tsokaci kan sauya sheka da 'yan siyasa ke yi daga PDP zuwa jam'iyyar APC. Ya ce ba ita ba ce mafi muhimmanci ga 'yan Najeriya.
Sharif Lawal
Samu kari