Muhammad Malumfashi
20437 articles published since 15 Yun 2016
20437 articles published since 15 Yun 2016
Mamba a Majalisar Wakilan Tarayya, Hon. Chimaobi Atu ya sanarda sauya sheka daga LP zuwa APC mai mulki, ya ce ba zai iya zama a jam'iyya mai cike da rikici ba.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin jihohi ƙasar nan sun ayyana ranar 1 ga watan Muharram a matsayin hutu ga ma'aikata saboda shigowar shekarar musulunci.
Fitaccen jarumin Kannywood, Lawan Ahmad ya fara rigima da masu kallon Izzar So kan zargin shirin ya yi tsawo da yawa. Ya mayar da martani mai zafi, ciki har da zagi.
Za a ji cewa kotu da ke zamanta a jihar Borno ta kawo karshen shari'ar Mama Boko Haram da sauran mutane 2 da ake zargi da amfani da kamfaninsu wajen damfara.
Jagoran addinin Musulunci ta Iran, Ayatullah Ali Khamenei ya yi magana bayan shafe kwana fiye da 10 ana yaƙi da Isra'ila inda ya bugi kirji kan nasararsu.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun hallaka mutane a wasu hare-hare da suka kai a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kai hare-haren a wasu kauyuka.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya yi magana kan jita-jitar da ke cewa yana da burin zama mataimakin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya bayyana cewa a shirye yake ya yi biyayya ga duk abin da shugaban kasa Bola Tinubu ya sanya shi.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya gargadi Shugaba Tinubu cewa ba zai goyi bayansa ba a 2027 idan ya ki tafiya da Shettima. Ya nemi ya toshe kunne daga 'yan adawa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari