Muhammad Malumfashi
21479 articles published since 15 Yun 2016
21479 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji jagora a APC, Mustapha Salihu ya ce babu dalilin da zai sa ya sace akwatin zaɓe bayan jam'iyyarsa ke samun kuri'a mafi yawa a zaɓen Adamawa.
Gwamnatin Najeriya za ta fara ba iyaye tallafin kudi domin mayar da yara makaranta. An bayyana shirin karin kudin tallafin karatu ga dalibai a matakai daban daban
Gwamnatin jihar Taraba ta fito ta yi magana kan wasu rahotanni maau cewa Gwamna Agbu Kefas, ya kashe N5.22bn wajen yin tafiye-tafiye zuwa kasashen waje.
Hukumar zabe ta kasa, INEC ta fara rajistar masu kada kuri'a a jihohin Najeriya 36 da birnin tarayya Abuja. Peter Obi ya bukaci 'yan Najeriya su mallaki katin zabe.
Yayin da INEC ta ayyana dan takarar PDP matsayin wanda ya lashe zabe a Ibadan ta Arewa, ƙungiyoyin APC sun danganta faduwar jam'iyyar ga ministan wuta, Adelabu.
Karamin ministan ayyuka, Bello Goronyo, ya kwararo yabo ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ya ba fannin samar da ababen more rayuwa muhimmanci sosai.
Yaran dan ta'adda, Bello Turji sun kai hare hare jihar Sokoto. Sun kashe mutane da dama tare da sace wasu. Sojoji sujn ce har yanzu suna neman Turji ido rufe.
A labarin nan za a ji yayin da ƴan kasuwa ke zargin junansu da kawo tasgaro wajen hauhawar farashin shinkafa, kasuwar Singa a Kano ta ce komai ya daidaita.
Ali Nuhu ya karyata jita-jitar mutuwarsa da ta karade shafukan sada zumunta. An gano yana nan da ransa cikin koshin lafiya tare da cigaba da harkokin fim dinsa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari