Muhammad Malumfashi
20437 articles published since 15 Yun 2016
20437 articles published since 15 Yun 2016
Ma'aikatat lafita ta Gaza ta bayyana cewa akalla falasɗinawa 870 ne suka rasa rayukansu a hannun dakarun Isra'ila a tsawon lokacin musayar wuta da Iran.
Gwamnatin jihar Kwara ta ayyana ranar hutu domin murnar shigowar sabuwar shekara. Gwamnatin ta bukaci a yi wa jihar da Najeriya addu'ar samun zaman lafiya.
Yayin ake tunkarar sabuwar shekarar Musulunci, Gwamna Seyi Makinde ya ayyana Juma’a, 27 ga Yunin 2025 a matsayin hutun ma'aikata a fadin jihar Oyo.
Hukumar zabe ta ƙasa mai zama kanta watau INEC ta ce zuwa yanzu ta karɓi buƙatun yi jam'iyyu rijista akalla 110, ta ce za ta fitar da sunayensu gaba ɗaya.
Rahotanni sun nuna cewa Isra'ila za ta fuskanci matsin tattalin arzikin da ba ta taɓa gani ba sakamakon yakin da ta yi da Iran, hatta kuɗin kasar sun rage daraja.]
A labarin nan, za a ji cewa an yiwa matasan Kano, Jamilu Ahmad da Barhama Suleiman da aka kashe a Binuwai sutura tare da gwamna Abba Kabir Yusuf da Nuhu Ribadu.
A labarin nan, za a ji yadda wasu zaratan sojojin Najeriya suka yi asarar rayuka a kokarinsu na kakkabe mummunan harin yan ta'adda a Neja da Kaduna.
Mukaddashin shugaban PDP na ƙasa, Ambasada Umar Iliya Damagum ya sanar da cewa shugabannin jam'iyyar sun amince a dawo da Samuel Anyanwu kan kujerarsa.
Duk da cimma yarjejeniyar tsagaita wuta da aka yi tsakanin Iran da Isra'ila a jiya Talata, jagoran addini a kasar, Ayatullah Ali Khamenei bai ce komai ba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari