Muhammad Malumfashi
20437 articles published since 15 Yun 2016
20437 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta cafke wasu mutane da take zargi suna mika muhimman bayanan kasar da rundunar tsaron Isra'ila a baya-bayan nan.
Majalisar dokokin jihar Taraba, ta musanta jitacjitar da ke cewa tana shirin sauya mataimakin jihar daga kan mukaminsa. Ta ce ko kadan ba haka zancen yake ba.
Shugaban Amurka, Donald Trump na shirin shawo kan Iran ta dawo teburin sulhu da dala biliyan 30 da cire mata takunkumi kan mallakar makamin nukiliya.
Tsohon hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan harkokin jama'a, Aƙiyu Audu, ya bayyana yadda yanayin aiki ya kasance tsakaninsa da tsohon mai gidansa.
Gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara, ministan Abuja da 'yan majalisar Rivers sun gana da Bola Ahmed Tinubu afadar shugaban kasa domin kammala sulhu.
Shaidan gwamnati ya bayyana cewa an cire N1.09bn daga asusun gwamnatin Kogi cikin kwana uku, inda aka saba dokar CBN ta cire kuɗi, a shari'ar Yahaya Bello.
A labarin nan, za a ji cewa ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa ta shirya tsaf domin rufe Dukkanin wasu sassan aiki a babban birnin Abuja kan watsi da lamarin ma'aikata.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Bauchi. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da wani basarake a yayin harin.
INEC za ta gudanar da zaɓen cike gurbi a jihohi 12 a ranar 16 ga Agusta, 2025, inda za a cike kujeru 16; an dage zaɓen wasu mazabu biyu saboda dalilai na musamman.
Muhammad Malumfashi
Samu kari