Muhammad Malumfashi
20375 articles published since 15 Yun 2016
20375 articles published since 15 Yun 2016
Fadar shugaban kasa ta yi wa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso raddi mai zafi kan zargin cewa Bola Tinubu ya yi watsi da yankin Arewacin Najeriya a mulkinsa
A labarin nan, za a ji cewa jama'ar gari sun fusata bayan wata mata mai suna Esther Gambo ta kashe yara biyu; Khadija Sama’ila da A’isha Dahiru a Bauchi.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami ya yi alhini da ta'aziyyar marigayi Sarkin Katsinan Gusau, Dr. Ibrahim Bello, wanda ya cika yau Juma'a.
'Yan jam'iyyar ADC sun yi martani kan cewa da Bola Tinubu ya ce suna cikin rudani. Ofishin Atiku Abubakar ya ce ya kamata Tinubu ya magance matsalar shi da Shettima.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zaɓe ta Najeriya ta sanar da cewa ana ci gaba da samun sababbin kungiyoyi da ke kokarin samun rajistar zama jam'iyyu.
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cikakken goyon bayansa ga magajinsa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya kuma godewa Tinubu.
Marigayi Dr Ibrahim Bello ya shafe shekara 10 a kan mulki bayan zama Sarkin Gusau a 2015. Ya rike mukamai da dama ciki har da aikin koyarwa kafin sarauta.
A labarin nan, za a ji cewa akwai yiwuwar a samu ɓaraka a majalisar dattawa bayan jagororin majalisa sun zargi shugabansu, Sanata Godswill Akpabio da ware su.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce 'yan jam'iyyar ADC da suka fara hadaka suna cikin rudani. Ya ce Abdullahi Ganduje zai ba da shawara wa APC.
Muhammad Malumfashi
Samu kari