Muhammad Malumfashi
20370 articles published since 15 Yun 2016
20370 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban majalisar malaman Kano, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce zai yi takarar gwamnan Kano karkashin jam'iyyar ADC. Ya yi magana kan hadakar yan adawa a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu yara, 'yan mata uku sun rasa rayukansu bayan da bam da 'yan ta'adda su ka dasa ya tashi da su a Pulka da ke Borno.
'Yan bindiga da ake zargin yaran Ado Aliero ne sun saki Sarkin Yankuzo, Alhaji Babangida Kogo bayan masa titsiye kan zargin tona musu asiri wajen sojoji.
Tsohon shugaban NIMASA, Bashir Jamoh ya ce har yanzu tsohon gwaman jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i yana jam'iyyar APC duk da maganar cewa ya koma SDP.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da ambaliya a Abuja da wasu jihohin Arewa da Kudu ranar Juma’a, ta gargadi jama’a da hukumomi su dauki matakan kariya.
Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya bayyana matsayarsa game da maganar sulhu da yan bindiga inda ya yi watsi da tattaunawa da su, yana mai cewa Musulunci ya umurci a yake su.
Akalla fastoci 1,000 ne suka hallara a Ilorin domin yin addu’a ta musamman ga Shugaba Tinubu da Najeriya, tare da karramawa da duba lafiyar mahalarta a kyauta.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ana samun karuwar 'yan ta'adda da ke zubar da makamansu domin rungumar zaman lafiya.
Rikici ya ɓarke tsakanin kungiyar da ke kula da turakun sadarwa da masu dakon mai da gas, direbobi sun dakatar da kai dizal zuwa tashohin sadarwa 16,000 a jihohi 3.
Muhammad Malumfashi
Samu kari