Muhammad Malumfashi
21445 articles published since 15 Yun 2016
21445 articles published since 15 Yun 2016
Dr Ibrahim Jalo Jalingo a bukaci gwamna Radda ya shirya mukabala da dan kala kato, Yahaya Masusuuka kamar yadda aka yi da Abduljabbar a Kano lokacin Ganduje
Gwamnatin jihar Sokoto ta bude shafin fara daukar sababbin ma’aikata 3,000 a dukkan kananan hukumomi 23 daga 22 ga Satumba 2025 zuwa 6 ga Oktoba, 2025.
A labarin nan, za a ji cewa 'ya'yan tsohuwar jam'iyyar CPC sun bayyana rabuwar kawunansu a kan wanda ya fi cancanta su mara wa baya a kan babban zaben 2027.
Dan bindiga mai shekara 70 a jihar Katsina, Sani Geza ya nuna farin ciki kan sulhu da aka yi a karamar hukumar Matazu. 'Yan bindiga sun yarda su ajiye makamai.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya dauki wasu manyan alkawura biyar ga jihar Katsina domin yaƙar ’yan ta’adda, ciki har da samar da jirage marasa matuƙa.
A labarin nan, za a ji yadda fitaccen malamin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ja kunnen jami'an tsaro a kan zaman sulhun Katsinawa da 'yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Gbenga Daniel ya ce akwai bukatar ƴan Najeriya sun sake zaɓen Bola Tinubu a 2027 idan suna son ci gaba da morar ayyukan alheri.
An bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da ya umarci sufeton 'yan sandan Najeriya da a dauki matakan hana 'yan bindiga samun makamai a Najeriya da suke kai hari.
Wani babban turken wutar lantarki ya ruguje a Rigasa, karamar hukumar Igabi, lamarin da ya jefa dubban jama’a a Kaduna cikin duhu, sakamakon iska da ruwan sama.
Muhammad Malumfashi
Samu kari