Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
Janar Christopher Musa ya ce ‘yan ta’adda sun koma amfani da zinare wajen daukar nauyin ayyukan ta'addanci, sannan ya shawarci ‘yan Najeriya da su koyi dabarun faɗa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce kasar tana samun ci gaba sosai kuma yana rage matsaloli a karkashin shugabancinsa na shekaru biyu da ya yi.
Farashin litar fetur ya ƙaru daga N770.54 a Yulin 2024 zuwa N1,024.99 a Yulin 2025, inda Jigawa, Lagos da Sokoto suka fi tsada, yayin da Zamfara ta fi araha.
Mutanen gari sun kama wata mata da tunanin cewa yar garkuwa da mutane ce, aun lakada mata dukan kawo wuka har ta mutu, daga baya aka gano marainiya ce a Kwara.
NiMet ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama da tsawa a jihohin Arewa da kudanci ciki har da Abuja, Kano, Kaduna, Oyo, Delta da Lagos a ranar Juma’a, 22 ga Agusta.
Yayin da ake fama da matsalar tsaro a fadin Najeriya, Hafsan tsaro, Janar Christopher Musa ya ce bakin da ke shiga kasar suna kara matsalar a yanzu.
‘Yan bindiga sun kakaba harajin N15m kan garuruwan Katsina, inda suka ce biyan kudin ne kawai zai sanya su daina kashe mutane da yin garkuwa da su a yankin Almu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana cewa zai goyi bayan duk wanda yake marawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, baya.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC ta sanar da korar daya daga cikin 'ya'yanta, Nafi'u Bala da ke ikirarin cewa shi ne sabon shugabanta.
Muhammad Malumfashi
Samu kari