Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji gwamnati ta lissafa wasu jihohi da yankunan da ake sa ran za su gamu da iftila'in ambaliya a cikin kwanaki biyar da za a yi mamakon ruwa.
Ma’aikatar Ilimi a Najeriya ta fitar da wata sanarwa game da kyautar da aka ba daliba Nafisa Abdullahi inda ta ce ba gwamnatin tarayya ba ne ta bayar.
An tabbatar da mutuwar akalla mutane 60 bayan wani jirgin ruwa ya juye mutane kusan 100 a teku, galibin wadanda ke cikin jirgin mata ne da kananan yara.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya koka kan matsalar rashin tsarom da ake fama da ita. Ya nuna cewa yana da masaniya kan shugabannin 'yan bindiga.
Gwamnatin Amurka ta gargadi 'yan kasarta kan zuwa wuraren da ke kusa da sansanin soji a Najeriya. Ta soke bizar mutane da dama a Najeriya ba gargadi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana yadda ta ceto wadansu jihohi 27 na kasar nan daga matsalar gaza biyan albashin ma'aikata.
Wasu mutanen gari sun cire tsoro sun yi arangama da 'yan bindiga a jihar Sokoto. A yayin arangamar an ceto mutanem da aka sace tare da kashe 'yan bindiga.
Gwamnatin Amurka ta ware $32.5m, kudin da ya kai ₦49.686bn domin tallafawa jihohin Arewa maso Yamma da maso Gabas da tallafin abinci mai gina jiki.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya kuma tuna marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari bayan kusan wata biyu da rasuwarsa, inda ya yi masa addu'o'i.
Muhammad Malumfashi
Samu kari