Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
Rundunar ’yan sanda ta Rivers ta yi karin haske game da cin amanar da yan mata ke yi wa samari inda ta tabbatar da haka na iya kaiwa mutum gidan gyaran hali.
Mamba mai wakiltar Kiru da Bebeji a Majalisar Wakilai ta kasa, Hon. Abdulmumini Jibrin Kofa ya musanta zargin cewa Tinubu ke iara rura wutar matsalar tsaro.
A labarin nan, za a ji yadda kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta ja daga, ta kara tabbatar da cewa babu abin da zai hana ta shiga yajin aiki nan da kwanaki .
Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung ya ce za su iya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027. Ya ce ya kamata Bola Tinubu ya fara shirin komawa Legas.
A labarin nan, za a ji cewa Hadi Sirika, Ministan harkokin sufurin jirgin sama a a zamanin marigayi Muhammadu Buhari ya karyata zargin kashe N10bn kan 'Nigeria Air.'
Shugaba Bola Tinubu ya ce ya samu Dala a kan N1,900 a lokacin da ya hawu kan mulkin Najeriya a 2023. Legit ta yi bincike domin gano gaskiyar maganar.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya jagoranci gwamnonin Arewa maso Gabas wajen ganawa da Bola Tinubu inda suka bukaci kammala manyan ayyukan hanyoyi 17.
Dan majalisar tarayya daga jihar Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin, ya yi magana kan zaben shekarar 2027 inda ya ce babu abin da zai hana Bola Tinubu lashe zaben.
Dan Majalisar Wakilai ta kasa, Hon, Abdulmumini Jibrin Kofa ya bayyana cewa har yanzu kofar jagoran NNPP a bude take na komawa jam'iyyar APC mai mulkin kasa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari