Muhammad Malumfashi
21432 articles published since 15 Yun 2016
21432 articles published since 15 Yun 2016
Sanata Mohammed Muntari Dandutse daga Katsina ta Kudu ya ce sauya sheƙa daga jam’iyya zuwa wata na cin amanar dimokuraɗiyya da kuma amincewar jama’a.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam, ya musanta satar dukiyar jama'a lokacin da yake kan mulki. Ya bayyana cewa ya tsunduma sana'ar noma da kiwo.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun hadin gwiwa a kasar nan sun yi nasarar kawar da yan ta'adda 50 tare da jikkata akalla 70 yayin hare-hare a Borno da Yobe.
Shugaban hukumar zabe ta kasa watau INEC mai jiran gado, Farfesa Amupitan ya isa fadar shugaban kasa da ke Abuja domin karbar rantsuwar kama aiki daga Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa takardar kotu ta bayyana bayanan da ake sa ran shaidun da Nnamdi Kanu zai gabatar a gabanta za su bayar idan an koma zama.
Jagoran kungiyar ta'addanci ta IPOB, Nnamdi Kanu ya raba gari da tawagar lauyoyinsa yayin da aka dawo zaman kotu kan tuhume-tuhumen da ake masa a Abuja.
‘Yan sanda sun kama Omoyele Sowore a Babbar Kotun Abuja bayan ya jagoranci zanga-zangar ‘Free Nnamdi Kanu’. Lauyoyinsa sun ce kamun nasa ya saba doka.
Gwamnatin Najeriya ta fitar da farashin gidajen da Bola Tinubu ya gina domin sayarwa 'yan kasa. An bayyana hanyoyin da za a bi wajen mallakar gidajen a jihohi.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akoabio ya bayyana cewa an samu ci gaba da tsarin gudanar da zaben tun bayan kifar da PDP a zaben 2015.
Muhammad Malumfashi
Samu kari