Muhammad Malumfashi
21427 articles published since 15 Yun 2016
21427 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya bukaci majalisa ta kara karfafa tsarin dokokin zabe na kasar nan.
'Yan bindiga sun kakabawa wasu mutane a yankin Bazar na jihar Sokoto harajin N15m. Sun bukaci a sanar da gwamna domin kawo musu dauki kan halin da suke ciki.
A labarin nan, za a ji takaitaccen tarihin manyan hafsoshin tsaron Najeriya da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada bayan na baya sun bar aiki.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta ce gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ta siyasantar da fama da wahaalar abinci da ake a Najeriya. Bolaji Abdullahi ne ya fadi haka.
Atedo Peterside, shugaban gidauniyar Anap kuma wanda ya kama bankin StanbicIBTC ya ce mulkin Mahmud Yakubu a INEC abin kunya ne ga kasa kamar Najeriya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kano. 'Yan bindigan sun hallaka wani mutum tare da sace kayayyaki masu yawa yayin harin.
Darajar Naira ta karu a kan Dalar Amurka a kasuwar musayar kudi ta NFEM. Masana sun bayyana cewa hakan zai shafi masu sayo kaya da masu fitar da su zuwa ketare.
Jam'iyyar APC reshen jihar Plateau ta yi martani kan ikirarin da Gwamna Caleb Mutfwang ya yi na cewa ana matsa masa lamba ya bar PDP zuwa jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban APC na kasa, Nentawe Yilwatda ya zargi gwamnoni da shugabannin kananan hukumomi da hannu a cikin wahalhalun da ake sha a kasa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari