Muhammad Malumfashi
21427 articles published since 15 Yun 2016
21427 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin Bauchi ta amince da nadin Birgediya Janar Marcus Kokko Yake (mai ritaya) a matsayin Sarkin Zaar (Gung-Zaar) na farko a tarihi, mutane sun ce ba su so.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya sauya ma'aikatu ga wasu daga cikin kwamishinoninsa. Ya ce matakin na daga cikin manufarsa ta inganta ayyuka.
Rundunar sojojin ruwa ta kasar Amurka ta tabbatar da hatsarin jiragenta biyu a tekun kudancin China, ta ce babu wanda ya rasa rayuwarsa a hadurran biyu.
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da sauran wadanda ake tuhuma a kotu sun kawo tsaiko a zaman ranar Litinin.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya bayyana cewa yana fuskantar matsin lamba kan sai ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na ganawa da sababin hafsoshin tsaron Najeriya a fadar gwamnati da ke Abuja, ana sa ran za su tattaunawa batun tsaron kasa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya nuna rashin jin dadinsa bayan ya kasa samun fom din takarar shugabancin jam'iyyar PDP. Ya yi barazanar zuwa kotu.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC, Farfesa Joash Amupitan ya nada tsohon editan Punch Adedayo Oketola a matsayin mai magana da yawunsa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ned Nwoko ya mika wasu shawarwari ga gwamnatin tarayya a kan yadda za a dawo da zaman lafiya yankin Kudu maso Gabas.
Muhammad Malumfashi
Samu kari