Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
A karon farko a tarihi mace ta shiga an yi hawan sallar gani da ita a Daura jihar Katsina, Sarauniyar kasar Hausa, Dr. Lubna Mohammed Gusau ce ta kafa tarihin.
Gwamna Umaru Bago na jihar Neja ya karbi wata tawagar 'yan kasuwa daga Rasha domin kulla alakar kasuwanci a jihar. Tawagar Rasha ta zaga jihar Neja yayin ziyarar.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Kwastam ta kasa ta bayyana cewa daruruwan mutane ne su ka nemi guraben aiki tun bayan sun tallata neman aiki a 2024.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta titsiye tsohon shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Mele Kyari, kan zargin karkatar da kudade masu yawa.
Gwamnatin Najeriya ta yi magana kan harin da Isra'ila ta kai kasar Qatar da nufin kashe shugabannin Hamas. Najeriya ta bukaci a koma teburin sulhu.
A labarin nan, za a ji yadda NNPP ta bayyana illar da ta hango, wanda ya tilasta mata korar wasu daga cikin ƴan majalisa da su ka ci zaɓe a inuwar jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta karyata cewa ta tsare wani dan jarida AbdulAziz Aliyu bisa zargin yada labari ba daidai ba a jihar.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), ta gurfanar da 'yar takarar kujerar majalisar wakilai ta PDP a zaben cike gurbi na Kaduna, Esther Dawaki, a gaban kotu.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa jawabin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na cikin shirye shiryen bukukuwan ranar samun yancin kan Najeriya na bana.
Muhammad Malumfashi
Samu kari