Muhammad Malumfashi
20368 articles published since 15 Yun 2016
20368 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa ofishin akawun majalisar dattawa ya bayyana cewa ba zai iya cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta dawo bakin aikint ba.
Wani kusa a jam'iyyar APC ta jihar Kano, Jadda Garko, ya yi zargin cewa an shirya masa zagon kasa don ka da ya samu mukami a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.
Wasu da ake zargi 'yan bindiga ne sun kai farmaki kan tawagar jami'an NSCDC a jihar Katsina. Sun kashe jami'i daya yayin da wasu suke kwance a asibiti a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya katse hutunsa a kasashen waje yayin da ake shirin mayar da Siminalayi Fubara kan kujerarsa.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta dura kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar bayan ya soki mulkin shugabam kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Majalisar Dinkin Duniya ta gargadi jam'iyyun siyasa a Najeriya da su gujewa amfani da kalaman kiyayya, cin mutuncin juna da kage yayim shirin zaben 2027 mai zuwa.
Babban kusa a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na kokarin tarwatsa 'yan adawa. Ya ce ba za ta yi sahihin zabe ba.
Manoma da masu casar shinkafa a Najeriya sun koka kan yadda gwamnatin Bola Tinubu ke karya farashin abinci a Najeriya ba tare da rage kudin taki ba.
Fadar shugaban kasa ta fito ta tanka kan sukar da Atiku Abubakar ya yi na cewa ta kasa magance matsalar yunwa da talauci. Ta ce tana alfahari da ci gaban da ta samu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari