Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci taron Oxford Global Think Tank da za a yi a Abuja. Zai yi hadaka da wanda ya kafa bankin tanbic IBTC, Atedo Peterside.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya umarci dukkan sarakunan gargajiya da su ci gaba da gudanar da bikin hawan dawaki domin kare al’adu da martabarta.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi maganganu kan rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP. Ya bayyana cewa jam'iyyar ta dade da mutuwa.
Kungiyar dattawan Arewa ta jam’iyyar PDP ta zargi Ministan Tsaron Ƙasa, Bello Matawalle, da lalata jam’iyyar ta hanyar janyo mambobi su koma APC.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda ya amince da sakin miliyoyin Naira domin biyan tallafin karatu ga dalibai yan asalin jihar a zangon karatu na 2024/2025.
A shekarar 2025, an samu gwamnoni akalla bakwai da suka fitar da makudan kudi suka rage bashin tsofaffin ma'aikata, daga ciki akwai Abba Kabir Yusuf na Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kogi, Usman Ahmad Ododo ya jinjinawa shugaban kasa, Bola Tinubu bisa nadin Manjo Janar Waidi Shaaibu a matsayin COAS.
Kungiyar Musulmi mazauna Birtaniya ta gayyaci tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Pantami da Shheikh Bala Lau domin su yi jawabi a taronta na shekara-shekara.
Tsohon babban jami’in soja, Manjo Janar Anthony Atolagbe (mai ritaya), ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu bisa sauye-sauyen da ya yi a rundunonin tsaron kasar.
Muhammad Malumfashi
Samu kari