Muhammad Malumfashi
20332 articles published since 15 Yun 2016
20332 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi garambawul a majalisar zartarwar jihar. Gwamna Dikko Radda ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Hukumar NEMA ta sanar da karbar 'yan Najeriya 150 da suka makale a Nijar. An karbi mutanen a filin jirgin saman Malam Amini Kano bayan dawowarsu Najeriya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi wa Bola Tinubu, Obasanjo, IBB, Atiku, Jonathan, Abba Kabir godiya kan taya shi murnar cika shekara 69 da haihuwa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna damuwa kan yadda 'yan ta'addan Boko Haram ke kai hare-hare. Ya bukaci a gaggauta daukar mataki.
Fadar shugaban kasa ta yi bayani kan dalilin da ya sa Mai girma Bola Tinubu ya kori hafsoshin tsaro daga kan mukaminsu. Ta ce yana da ikon yin hakan.
Alhaji Aliko Dangote ya zama dan Afrika na farko da ya mallaki Dala biliyan 30 a tarihi. Kudin ya haura Naira tiriliyan 40 a duniya. Dangote kara matsayi a duniya.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yi kalamai masu kauahi kan gwamnonin jam'iyyar PDP. Wike ya ce za su kassara jam'iyyar.
Fadar shugaban kasa ta fitar da farashin kayan abinci a Najeriya. Ta ce farashin shinkafa, masara, wake, manja da sauran kayan masarufi sun sauka a kasuwannin kasa.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi tsokaci kan sauya hafsoshin tsaron da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi. Ta bukaci ya gayawa 'yan Najeriya gaskiya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari