Muhammad Malumfashi
21374 articles published since 15 Yun 2016
21374 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji martanin da Daukar Musulunci ta Iran ta yi bayan barazanar cewa Donald Trump zai tura sojoji su tsallaka cikin ƙasarta mamba da jima wa ba.
A labarin nan, za a ji irin shirin da Amurka ke yi bayan ta fara hararar sinadarin Uranium da Iran ta mallaka da sunan hana ta mallakar makamashin nukiliya.
Kasashen Turai sun zargi kasar Rasha da taimaka wa Iran a yaki fiye da yadda Amurka ke bayyana a yakin da ake yi da kasar Isra'ila a Gabas ta Tsakiya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya tabbatar da cewa taron jam’iyyar PDP zai gudana kamar yadda aka tsara duk da rikice-rikicen cikin gida da ake da su.
Sarkin Ogbagi a Ondo, Oba Victor Adetona, ya jikkata bayan wani mutum guda ya kai masa hari a cikin fadarsa da ke karamar hukuma Akoko ta Arewa maso Yamma.
Yakin Amurka, Isra'ila da Iran na ci gaba da daukar zafi a yankin Gabas ta Tsakiya. Rundunar sojojin Iran ta yi ikirarin farmakar sojojin Amurka 500.
Babban hadimin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Aminu (Ja’oji), ya yi murabus daga muƙaminsa domin tsayawa takara a zaɓen 2027, biyo bayan umarnin shugaban ƙasa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan wani asibiti a jihar Ondo. 'Yan bindigan sun sace ma'aikatan lafiya bayan sun yi dirar mikiya a cikin asibitin..
Amurka ta ce ta cimma yawancin burinta a yakin da ake yi da Iran, amma za ta ci gaba da kai hare-hare na ɗan lokaci domin raunana gwamnatin Tehran sosai
Muhammad Malumfashi
Samu kari