Muhammad Malumfashi
19723 articles published since 15 Yun 2016
19723 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin kasar Rasha ta gargadi Amurka kan barazanar kai hari Iran yayin da ake zanga-zanga. Trump ya yi barazanar kai hari Iran don taimakon masu zanga-zanga.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta yi karin bayani game da mutanen da ake son su bi Gwamna zuwa APC idan suna da ra'ayin haka.
Mutane 6 sun raunata a harin bam a Adamawa; a Sokoto kuma, Bello Turji ya raba ƙauyuka 20 da gidajensu, lamarin da ya jefa mazauna cikin halin ƙaka-ni-kayi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jaddada bukatar kare dimokuradiyya da hadin kan kasa a taron tunawa da sojojin Najeriya na shekarar 2026 a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya aika gargadin siyasa ga wasu 'yan Dawakin Tofa da ya ce suna zakalkalewa ba tare da lissafi ba.
Mataimakin gwamnan Kano, Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo ya kai ziyara gidan Kwankwaso, alamar da ake ganin tana nuna ba zai bi Gwamna Abba zuwa APC.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya gwangwaje sarakunan gargajiya da kyautar manyan motoci na alfarma domin tallafa masu wajen gudanarda ayyukansu.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori, ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamnan ya sauya wa wasu daga cikin kwamishinoninsa ma'aikatun da za su jagoranta.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan tsagerun 'yan bindiga yayin wani artabu da suka yi a jihar Kaduna. Sojojin sun kwato kayayyaki a hannunsu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari