Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya yi rabon buhunan shinkafa 2,000 ga al'ummar garin Maiduguri babban birnin jihar. Gwamnan ya yi rabon ne domin.
Tsohon gwamnan jihar Ebonyi, kuma sanata mai wakiltar Ebonyi ta Kudu a Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Dave Umahi, ya bayyana yadda wani likitan asibiti.
Wani direban motar haya ya bayyana yadda ya tsinci kansa a aikata laifin fashi da makami. Mutumin mai suna Adeniran Jeremiah, ya bayyana cewa tsadar farashin.
'Yan sanda a jihar Katsina, sun daƙile wani yunƙuri na 'yan ta'adda, inda suka yi nasarar kuɓutar da mutane 5 da suka sace a wani ƙauye da ke yankin Malumfashi.
Babban hafsan sojojin Najeriya, Taoreed Lagbaja, ya ce sojin ƙasar za su tabbatar da cewa su kare dimokuraɗiyya tare da yin aiki tuƙuru wajen tabbatar da tsaro.
Mai martaba sarkin Zazzau, Ahmad Bamalli, ya yi kira ga iyaye da su yi ƙoƙarin tura 'ya'yansu mata domin su yi karatu a bangaren aikin likitanci. Ya bayyana.
An alaƙanta tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje da hannu cikin cire sunan Maryam Shetty daga mutanen da Tinubu zai naɗa ministoci a gwamnatinsa. Shetty.
Wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun halaka manomi tare da sace wasu mutane guda bakwai a ƙaramar hukumar Birnin Gwari da ke.
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS), ta ce rufe iyakokin da Najeriya ta yi tsakaninta da jamhuriyar Nijar ba wai yana nufin yaƙi ba ne. Shugaban hukumar na wucin.
Deen Dabai
Samu kari