Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya nuna damuwa da rashin jin dadi bisa yadda na'uarar tantance masu zabe na BVAS ta ki tantance shi da matarsa a wurin zabe.
Hon. Uju Kingsley Chima, dan majalisar wakilai na tarayya mai wakiltar Ohaji-Egbema, Oguta da Oru West ya tsallake rijiya da baya bayan farmaki da aka kai masa.
Wani abin tausayi ya faru a unguwar sabon garin Zaria inda ta kashe mai gida, matarsa da yayansu guda shida yayinda suke barci cikin dare. Makwabta sun tabbatar
Ana awanni zaben shugaban kasa na Najeriya, sojoji sun kama wani dauke da tsabar takardun naira da suka kai naira miliyan 2 a cikin mota zai kai wa dan siyasa.
Mr Kachikwu Dumebi, dan takarar shuagban kasa na jam'iyyar African Democratic Congress, ADC, ya janye takararsa ya koma bayan Bola Tinubu na jami'iyyar APC.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ya ce an kai wa magaya bayansa hari ne don hana shi shiga Kano.
Mutane 15 ne suka rasu sakamakon wani mummunan hadarin mota da ya faru a jihar Bauchi sannan wasu mutum 7 sun jikkata. Kwamandan FRSC na Bauchi ya tabbatar.
Rundunar yan sanda jihar Rivers ta bakin kakakinta Grace Iringe-Koko ta tabbatar da kama Chinyere Igwe, dan majalisar tarayya na Rivers da kudin kasar waje.
Hukumar kula da shige da fice na Najeriya ta bada umurnin rufe dukkan iyakokin kasar domin shirin babban zaben kasar da za a yi a ranar Asabar 25 ga Fabrairu.
Aminu Ibrahim
Samu kari