Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
Shugaban Amurka Joe Biden ya mika sako ga yan Najeriya, ya ce sun cancanci su zabi wanda zai jagorance su, ya kuma yabi yan takara kan yarjejeniyar zaman lafiya
Dan takarar gwamna na jam'iyyar Labour a jihar Adamawa, Dr Umar Mustapha Muqaddas ya fita daga jam'iyyarsa ya koma jam'iyyar All Progressives Congress, APC.
Hukumar yan sandan farin kaya, DSS, ta ce ta yi nasarar kama wani mutum mai suna Aliyu Yahaya wanda ake zargin dillalin makamai ne kuma na hannun daman Damina.
Yan sandan farin kaya na DSS sun kai sumame wani gida da ake amfani da shi a matsayin ofishin kamfe inda suka gano bindigu, wukake da wasu muggan makamai a Kano
Abubakar Malami, Antoni Janar kuma ministan shari'a ya ce gwamnatin tarayya ba ta saba umurnin kotun koli ba kan batun wa'adin dena amfani da tsaffin naira.
Shugaban jam'iyyar, APC, na kasa, Abdullahi Adamu ya karyata cewa akwai wasu masu yin zagon kasa a fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari da ake kira 'cabal'.
A ranar Asabar 25 ga watan Fabrairun shekarar 2023 ne ake fatan yin zaben shugaban kasa da na yan majalisar tarayya a Najeriya, da bvas za a tantance masu zabe.
Daga karshe sarakunan kasar Yarbawa guda bakwai sun fito sun bayyana goyon bayan su ga takarar Asiwaju Ahmed Bola Tinubu na jam'iyyar APC don maye gurbin Buhari
Gamayyar kungiyoyin wayar da kan jama'a tayi kira ga dan takarar shugaban kasa na jamiyyar PDP, Atiku Abubakar, da ya janye wa dan takarar NNPP, Rabiu Kwankwaso
Aminu Ibrahim
Samu kari