Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Jam'iyyar Accord ta janye daga zaben shugaban kasa na ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu inda ta ayyana goyon bayanta ga Peter Obi na jam'iyyar Labour Party.
Wani matashi mai suna Akayama ya gamu da ajalinsa bayan yan bindiga sun bindige shi yayin da ya je kada kuri’a a yankin Anyigba, a karamar hukumar Dekina, Kogi.
hugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a birnin tarayya Abuja, Mista Sunday Zaka, ya mutu sakamakon hatsarin mota da ya cika da shi a ranar zabe.
Akalla mutum 15 yan sanda suka kama kan zargin samunsu da kwamfutocin laftof da manhajojin da za a yi amfani da su wajen yin kutse a sakamakon zabe a Katsina.
Primate Ayodele, shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, ya yi hasashen cewa Atiku Abubakar, na jam’iyyar PDP ne zai gaji Shugaba Muhammadu Buhari.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP yana daya daga cikin mutanen da za su fafata a zaben ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu.
Rikici da ya kaure tsakanin magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress da na New Nigeria Peoples Party ya sa yan sanda soke duk gangamin kamfen a jihar.
Jam’iyyun siyasa da suka hada da ZLP, NRM, APP, APM da sauransu sun ayyana goyon bayansu ga Tinubu a wani taro da aka yi a yau Alhamis, 23 ga watan Fabrairu.
Yayin da ake shirye-shiryen shiga lokacin babban zaben Najeriya, wani mafarauci ya bankado tulin dubban katunan zabe da aka boye cikin jaka a jejin Anambra.
Aisha Musa
Samu kari