Aisha Ahmad
3799 articles published since 27 Mar 2024
3799 articles published since 27 Mar 2024
Kungiyoyin shiyyoyin a kasar nan sun yi Allah wadai da duk wani tunani da zai kai ga batun juyin mulki a Najeriya, suna cewa zai zama koma bayan gaske.
Fitaccen ɗan jarida, Ibrahim Ishaq Rano ya bayyana jin dadi a kan yadda Gwamna Abba Kabir Yusuf da sauran abokan aiki suka tsaya masa bayan shiga ofishin yan sanda.
A labarin nan, za a ji fitaccen ɗan jarida a Kano, Ibrahim Ishaq Rano ya shaki iskar ƴanci bayan yan sanda sun rufe shi bisa zargin bata wa hadimin Gwamna Abba sun.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa a Zamfara, APC ta karyata cewa tana shirye-shiryen karbar Gwamnan jihar, Dauda Lawal a cikin yan kwanakin nan.
A labarin nan, za a ji cewa guda daga cikin wadanda su ka kafa NNPP, Boniface Aniebom ya ce kofar jam'oiyyarsa a bude ta ke wajen karban yan siyasa na kwarai.
A baya, mun wallafa cewa kungiyar kare hakkin dan adam ta nemi mahukunta a Najeriya ta cire hukuncin kisa daga hukunec-hukuncen manyan laifuffuka.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kebbi ta baza komarta zuwa kasar Sin domin ta fatattaki Lakurawa a kokarinta na dawo da zaman lafiya sassan jihar.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta ce ana sake nazarin afuwa da Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi ga wasu 'yan Najeriya a baya-bayan nan.
A labarin nan, za a jo cewa a yayin tantance sabon shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan, ya shaida wa majalisa cewa zai sake waiwayar batun amfani da fasaha a zabe.
Aisha Ahmad
Samu kari