Aisha Ahmad
3651 articles published since 27 Mar 2024
3651 articles published since 27 Mar 2024
Kungiyar hadin kan Yarbawa ta mika kokenta ga gwamnati a kan yunkurin wasu mutane na samar da kotun shari'ar Musulunci a jihar bisa wasu dalilansu.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce manufofinsa sun fara inganta rayuwar 'yan kasar, har masu zuba jari daga kasashen waje sun fara kawo kansu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana kwace filayen mutane da kamfanoni sama da 500 saboda gaza biyan kudin mallakar kadarorinsu.
Tsohon Sanata, Shehu Sani ya bayyana takaicin juyin mulkin da ya jawo wa Najeriya asarar shugabanni na gari, musamman ga Arewacin kasar, inda ake fama da matsaloli.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta Najeriya (ICPC) ta kuma zargi wani daga tsofaffin jami'an gwamnatin Kaduna da tafka rashawa ta miliyoyi.
Fitaccen lauya mai kare hakkin bil adam, Femi Falana SAN ya jaddada cewa hukuncin babbar kotun tarayya ta tabbatar wa Muhammadu Sanusi II sarautar Kano.
Tawagar sojojin saman Najeriya ta sauka a jihar Zamfara domin duba asarar da wasu daga cikin dakarunta su ka jawo bayan kai hari a kan fararen hula.
Kungiyar mazauna jihar Kaduna a karkashin kungiyar BEPU ta shawarci gwamnatin tarayya da ta rungumi tsarin da Gwamna Uba Sani ya dauka a kan 'yan ta'adda.
Jagora a jam'iyyar hamayya ta PDP, Kola Ologbodinya ya bayyana cewa kujerar shugabancin jam'iyyar da Ambasada Umar Damagun ke kai ba ta shi ba ce.
Aisha Ahmad
Samu kari