Ahmad Yusuf
10845 articles published since 01 Mar 2021
10845 articles published since 01 Mar 2021
Gwamna Ahmed Usman Ododo ya amince da kirkiro karin sarakuna uku domin karfafa ayyukan masarautun gargajiya a jihar Kogi, ya dawo da sarkin Omala.
An tabbatar da rasuwar fitaccen mawakin gargaji na yarbawa, Alhaji Ahuja Bello yau Litinin, 25 ga watan Agusta, 2025, ya mutu kwana daya bayan cika shekaru 83.
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP ta dauki matsaya game da wanda za ta ba tikitin takarar shugaban kasa tsakanin yankin Kudu da Arewa a zaben 2027.
Gwamnatin Kano ta musanta zargin da ake cewa hadimin gwamna Baba Kabir Yusuf ya karkatar da Naira biliyan 6.5 daga baitulmalin jihar, ta ce sharrin siyasa ne.
Mambobin PDP a majalisar dokokin jihar Taraba sun kai 16 yayin da yan Majalisa 3 daga jam'iyyun NNPP da APGA sun sauya sheka a hukumance ranar Litinin.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar fitacciyar yar wasan barkwanci, Nwayi Garri yayin da take wasa a wani taro da matar gwamna ta shirya a jihar Abia.
Kamfanin sadarwa na MTN ya tabbatar da kammala gyaran turken sadarwar da aka lalata, wanda ga kawo tsaiko da katse harkokin sadarwa yankunan Kano da jihohi 2.
Hukumar INEC ta tabbatar da fara rijistar masu zabe a fadin kananan hukumomi 774 da ke Najeriya da cibiyoyi na musamman, ta bayyana abubuwan da za a yi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauko yaran manyan mutane a kasar nan, ya ba su mukamai a wurare daban-daban a gwamnatinsa, ciki har da yayan Ganduje.
Ahmad Yusuf
Samu kari