Ahmad Yusuf
11459 articles published since 01 Mar 2021
11459 articles published since 01 Mar 2021
Babban bankin Najeriya watau CBN ya karbe lasisin da ya bai wa wasu bankuna biyu na ajiya da rance, Aso Savings and Loans Plc da Union Homes Savings and Loans Plc
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya kaddamar da aikin gina tashar samar wutar lantarki daga ruwa a dam din Danja da ke karamar hukumar Danja a Katsina.
Tsohon Sanatan Abia ta Kudu, Enyinnaya Abaribe ya bayyana cewa ba zai sauy sheka zuwa APC duk da tururuwar da gwamnoni da manyan yan siyasa ke yi.
Kungiyar NLC ta kasa ta tabbatar da rasuwar tsohon sakatarenta na kasa, Peter Ozo-Eson a asibitin UCH da ke Ibadan, babban birnin jihar Oyo ranar Litinin.
A cikin littafin da aka kaddamar kan rayuwar Muhammadu Buhari tun daga gidan soja har zuwa rasuwarsa, an bayyana abin da ya hana shi zabar magaji a APC.
Jam'iyyar APC mai mulki ta samu nasarar lashe duk kujerun ciyamomi da kansiloli da aka fafata zabensu a jihar Borno ranar Asabar, 13 ga watan Disamaba, 2025.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya jagoranci tagawa zuwa ziyarar ta'aziyya gidan Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya yi alkawarin ci gaba da ayyyukan alherin marigayin.
Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Attahiru Bafarawa ya ce babu hannunsa a daukar nauyin ta'addanci, ya ce zargin da Bello Turji ya yi a kansa ba gaskiya ba ne.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani matashi, Laminde Boka ya hallaka mutane ukuda ke jiran lokacin fara salla da Asubahi a wani masallaci a birnin Abuja.
Ahmad Yusuf
Samu kari