Ahmad Yusuf
10845 articles published since 01 Mar 2021
10845 articles published since 01 Mar 2021
Hukumar yaki da marasa gaskiya ta Najeriya watau EFCC ta musanta zargin cewa dangakatar Abdullahi Bashir Haske da Atiku Abubakar ya sa take neman kama shi.
Wani kamfanin Amurka ya yi hadin gwiwa da jihar Imo wajen kirkiro da shirin tallafawa matasa sama da 3,000 da samu horo kan kasuwancin zamani da jari.
Mai Alfarma Sarkin Muaulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ya bukaci daukacin musulmi au fara suba jaririn watan Rabi'ul Awwal daga gobe Asabar.
Am sake rasa daya daga cikin sarakuna a Najeriya, Sarkin Arigbajo da ke karamar hukumar Ifo a jihar Ogun, Mai Marataba Timothy Oluwole Sunday Mosaku ya mutu.
Majalisar dokokin jihar Benuwai ta dakatar da mambobinta hudu bisa zarginau da shirya makircin sauke shugaban Majalisar, za su shafe watanni 6 ba tare da aiki ba.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben 2027 da babban taron PDP da ke tafe, gwamnonin jam'iyyar sun shirya taro na musamman a jihar Zamfara ranar Asabar.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya samu lambar yabo ta zabin jama'a a wani bikim karramawa da aka shirya a kasar Faransa, ya ce an kara masa kaimi.
Hukumar zabe watau INEC ta ayyana dan takarar APC, Kamilu Sa'idu a matsayin wanda ya lashe zaben mamba mai wakiltar Kaura Namoda ta Kudu a majalisar Zamfara.
Mutanen gari sun kama wata mata da tunanin cewa yar garkuwa da mutane ce, aun lakada mata dukan kawo wuka har ta mutu, daga baya aka gano marainiya ce a Kwara.
Ahmad Yusuf
Samu kari