Ahmad Yusuf
10843 articles published since 01 Mar 2021
10843 articles published since 01 Mar 2021
Kungiyar likitoci masu neman kwarewa watau NARD ta koka kan yadda ake cika wa mambobinta aiki a asibitocin gwamnati bayan rasuwar wani likita a Ribas.
Mamba mai wakiltar Kiru da Bebeji a Majalisar Wakilai ta kasa, Hon. Abdulmumini Jibrin Kofa ya musanta zargin cewa Tinubu ke iara rura wutar matsalar tsaro.
Dan Majalisar Wakilai ta kasa, Hon, Abdulmumini Jibrin Kofa ya bayyana cewa har yanzu kofar jagoran NNPP a bude take na komawa jam'iyyar APC mai mulkin kasa.
Wani jirgin ruwa da ya dauko fasinjoji 90, mata da yara ya kife a yankin karamar hukumar Borgu ta jihar Neja, an tabbatar da mutuwar mutane 29 daga ciki.
An tabbatar da rasuwar tsohon dan takarar gwamnan jihar Ondo karkashin inuwar jam'iyyar SDP, Otunba Bamidele Akingboye a gidansa da ke jihar Legas.
Hukumar tsaro ta farin kaya watau DSS ta gurfanar da mutum 9, manyan wadanda ake zargi da hannu a kashe-kashen da suka faru a jihohin Filato da Benuwai.
Kungiyar masoyan tsohon shigaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari ta gana da Bola Ahmed Tinubu a Aso Villa, ta kuma tabbatar da goyon baya ga shugaban kasa.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ta ayyana ranar Juma'a 5 ga watan Satumba, 2025 a matsayin ranar hutun Maulidi na bana a Najeriya.
Jigon APC, Musa Iliyasu Kwankwaso ya yi ikirarin cewa daga nan zuwa karshen 2025, manyan yan Arewa za su kara gamsuwa da mulkin Tinubu ta hanyar komawa APC.
Ahmad Yusuf
Samu kari