Ahmad Yusuf
10817 articles published since 01 Mar 2021
10817 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yace gwamnatinsa ba za ta zuba ido tana kallo wasu su gurgunta tattalin arzikinta ta hanyar taba mutum kamar Alhaji Aliko Dangote.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya jagoranci zaman majalisa da rantsar da sababbin sanatoci 2 daga jihohin Edo da Anambra.
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa gwamnati mai ci ta fara daukar matakan da tun sama da shekara 10 ya hasko su don gyara tattalin arziki.
Rahotanni sun nuna cewa shugaban ADC na kasa, Sanata David Mark na jagorantar wani taro da sauran jagororin jam'iyyar domin ci gaba da shirye shiryen 2027.
Shugaban hukumar zaben Najeriya watau INEC, Farfesa Mahmud Yakubu ya tabbatar da sauka daga mukaminsa, tare da mika ragamar mulki ga shugabar riko.
Sanata Natasha mai wakiltar Kogi ta Tsakiya karkashin inuwarPDP tahalarci zaman Majalisar Dattawa yau Talata, karo na farko bayan dakatar da ita na watanni 6.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar EFCC na rufe wani asusun kamfanin sufurin jiragen sama na Mars Aviation Ltd’s kan almundahana a EFCC.
Ministan Makamashi, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa Najeriya na ci gaba da tattaunawa da kamfanin China domin gina tashar wutar lantarki ta zamani a kasar nan.
Kungiyar GGSMD ta bukaci Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji ya sauka daga mukaminsa domin bai wa jami'an tsaro damar bincike kan takardun bogi.
Ahmad Yusuf
Samu kari